Janar na ‘yan sandan Najeriya Usman Baba ya fitar da sammacin kama Godwin Emefiele, wanda shi ne gwamnan babban bankin kasar. Wannan gargadin ya biyo bayan kin bayyana gaban majalisar a dalilin gayyatar da ta mika wa gwamnan. Mista Gbajabiamila ya sanar da haka ne a ranar Alhamis bayan da Alhassan Doguwa, shugaban masu rinjaye […]
Kotun sauraron karar zabe a jihar Osun za ta yanke hukuncin karar da tsohon gwamnan jihar Gboyega Oyetola ya shigar don kalubalantar aiyana gwamna mai ci Ademola Adeleke a matsayin wanda ya lashe zabe. Kotun ta ba da sanarwar a birnin Oshogbo ta hanyar manna takardar sanarwa a kofar shiga kotun cewa za ta yanke […]
Babban bankin Najeriya CBN bai amince da kara wa’adin dakatar da amfani da tsoffin kudi ba daga ranar 31 ga watan nan. Gwamnan babban bankin Godwin Emefiele ya ba da tabbacin lalle bankin ba zai kara wa’adin ba don haka gara duk mai tsoffin kudin ya hanzarta kai su banki. A taron manema labaru a […]
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya tura sunan tsohon babban sufeton ‘yan sanda Solomon Arasae gaban majalisar dattawa don tanatncewa ya zama sabon shugaban hukumar kula da ‘yan sanda. Shugaban majalisar dattawa Sanata Ahmed Lawan ya gabatar da takardar shugaban kan nada Arase. Tsohon sufeton dai wanda ya fara aiki zamanin tsohon shugaba Jonathan ya kammala […]